Wani mutum da ya shahara da yada kiyayya da kyama kan musulmi a Ingila tun bayan harin Newzealand ya amsa lafinsa.
Lambar Labari: 3484197 Ranar Watsawa : 2019/10/27
Bangaren kasa da kasa, an mayar da dadadden kwafin kur’ani da aka tarjama zuwa babban dakin ajiye kayan tarihi na birnin Wellington a New Zealand.
Lambar Labari: 3483764 Ranar Watsawa : 2019/06/23
Bangaren kasa da kasa, a zaman kotu da aka gudanar domin sauraren shari’ar Brenton Tarrant da ya kashe musulmi a masallaci, wanda ake tuhumar ya musunta dukkanin abin da ake tuhumarsa.
Lambar Labari: 3483738 Ranar Watsawa : 2019/06/14
Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar New Zealand ba su amince ad shirya wani fim da zai nuna yadda aka kai hari kan masallacinsu ba.
Lambar Labari: 3483648 Ranar Watsawa : 2019/05/17
A yau Juma'a an gudanar da taron tunawa da musulmin da suka yi shahada makonni biyu da suka gabata a kasar.
Lambar Labari: 3483505 Ranar Watsawa : 2019/03/29
Gwamnatin kasar Jamus ta ce yanayin kasar ba zai bayar da damar a cutar da musulmi a kasar ba.
Lambar Labari: 3483476 Ranar Watsawa : 2019/03/20
Dangin mutumin da ya kashe musulmi a kasae New Zealand sun nemi gafarar musulmi da kuma sauran al’ummar kasar, dangane da abin da Brenton Tarrant ya aikata.
Lambar Labari: 3483473 Ranar Watsawa : 2019/03/19
Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bukaci a kame tare da hukunta dukkanin shugabannin kungiyoyi masu nuna kyama a ga musulmi a duniya.
Lambar Labari: 3483471 Ranar Watsawa : 2019/03/18
Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa ta bayar da kakkausan martani dangane da harin da aka kaiwa musulmi a kasar New Zealand.
Lambar Labari: 3483465 Ranar Watsawa : 2019/03/16
Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke kula da ayyukan alhairi ta kasar hadaddiyar daular larabawa ta raba kwafin kur’ani mai tsarki a kasar New Zealand.
Lambar Labari: 3482676 Ranar Watsawa : 2018/05/20